• Game Damu
  • NX TV
  • Yanar gizo Booking
NAIJAXTREME
  • News
  • Politics
  • Entertainment
    • Biography
  • Hausa News
  • Sport
  • Article
  • NX Radio
  • NX TV
  • StarHunt
  • More
    • Education
    • Business
    • Music
    • Health
    • DJ MIX
    • Gossip
No Result
View All Result
NAIJAXTREME
  • News
  • Politics
  • Entertainment
    • Biography
  • Hausa News
  • Sport
  • Article
  • NX Radio
  • NX TV
  • StarHunt
  • More
    • Education
    • Business
    • Music
    • Health
    • DJ MIX
    • Gossip
No Result
View All Result
NAIJAXTREME
No Result
View All Result
Home LABARAI

Sharudda da matakan karbar jinginar kananan rijiyoyin mai 57 a Najeriya

Aisha Mohammed by Aisha Mohammed
June 2, 2020
in LABARAI
0
0
Sharudda da matakan karbar jinginar kananan rijiyoyin mai 57 a Najeriya
0
SHARES
6
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterWhatsAppPinterest

Hukumar Kula da Hako Albarkatun Danyen Mai (DPR), ta fito da wasu tsauraran sharuddan samun hakkin mallakar jinginar karamar rijiyar danyen mai a kasar nan.

Sanarwa ta bayyana cewa akwai kananan rijiyoyin danyen mai har guda 57 da Gwamnatin Tarayya za ta bayar jingina ga duk kamfanonin da suka cika sharuddan da DPR ta gindaya.

Related articles

Soyinka ga Buhari: Muna tunkarar mahallakarmu gabadaya

Soyinka ga Buhari: Muna tunkarar mahallakarmu gabadaya

September 15, 2020

Ondo: Bidiyon yadda zaben gwaji ya haifar da hargitsi yayin da APC ta samu nasara

September 15, 2020

Sharuddan kamar yadda Shugaban DPR Sarki Auwalu ya tattaba hannu, sun hada da:

1. Sai kamfani mallakar ‘yan gurguzun ‘yan Najeriya, babu gauraye da dan wata kasa ko daya.

2. Ya kasance masu kamfanin na da sha’awar zuba jari da jimirin aikin hako danyen mai da hada-hadar kasuwancin sa.

3. Banda duk wani kamfanin da Gwamnatin Tarayya ke bi bashi bai biya ba.

4. Banda kamfanin da ya san zai fara ya kakare.

5. A sani cewa rijiyoyin akwai na cikin filayen kan tsandaurin kasa, akwai na cikin surkukin manyan hakukuwa, akwai kuma na bakin gefen teku.

KU KARANTA KUMA: An bukaci a kori Isa Ali Pantami daga mukamin shi kan zargin cin zarafin mata da yayi

Kudin Cika Ka’idojin Karbar Jingina:

1. Kamfani zai biya naira N500,000 ta yin rajista.

2. Sai kuma naira milyan 2 kudin na-gani-ina-so na kowace rijiya daya.

3. Akwai naira milyan 3 kudin shiga gasar mai-rabo-ka-dauka na kowace rijiya daya.

4. Sai dala 15,000 ladar tattara bayanai.

5. Sai dala 25,000 kudin sahale wa kamfanin yardar damka masa jinginar rijiyar mai.

6. Sai wata dala 50,000 kudin tabbatar da cewa kamfani ba-da-wasa-yake-ba.

7. Akwai kuma dala 25,000 kudin tattara wa kamfani bayanin sirrin zurfin rijiya da kintacen yawan albarkatun da ke kwance a karkashin rijiyar.

8. Za a bar kofa a bude tsawon watanni shida, duk kamfanin da ke bukatar cika fam, dai ya garzaya.

Cinikin Biri A Sama:

Wadannan rijiyoyi dai da ake talla, wato ‘Kananan Rijiyoyi’, filaye ne 57 da a baya aka taba bayarwa ga wasu kamfanoni suka fara hakar rijiyoyin mai, amma suka watsar.

Wasu sun watsar bayan shekaru goma ko kasa da haka, bayan sun gano albarkar danyen man da ke kwance a kasan rijiyar, bai kai darajar makudan kudaden da ake ksshewa wajen hako man ba.

Wasu kuma an fara haka, amma aka watsar saboda wasu dalilai.

Akwai kuma bukatar kowane kamfani ya aika da bayanan karfin sa, nagartar sa, irin harkokin da ya yi a cikin tsarin gaskiya da gaskiya da kuma karfin yawan ma’aikatan sa tare da irin matakan kula da lafiyar ma’aikata da kamfanin ke dauka.

Sai dai kuma wata kungiya ta nemi a bayyana sunayen wadanda suka mallaki duk wani kamfanin da aka bai wa rijiyoyin jingina.

Tags: LabaraiNajeriya
ShareTweetSendPin
Next Post
YAKIN BIAFRA: Dalilin da ya sa kabilar Igbo ba su daina korafi, kulafuci da kurari ba – Jagoran Ohanaeze

YAKIN BIAFRA: Dalilin da ya sa kabilar Igbo ba su daina korafi, kulafuci da kurari ba – Jagoran Ohanaeze

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

SEARCH OUR ARCHIVES

Editors Pick

📺 NX TV

📺 NAIJAXTREME TV SUBSCRIBE

https://www.youtube.com/watch?time_continue=4&v=IOn0KPXCB6Y
  • Trending
  • Comments
  • Latest
Boko Haram sun yi wa garin Dapchi luguden wuta, sun banka wa gidaje wuta

Boko Haram sun yi wa garin Dapchi luguden wuta, sun banka wa gidaje wuta

May 19, 2020
Sojojin Najeriya sun kama buhun shinkafa cike da alburusai a jahar Zamfara

Sojojin Najeriya sun kama buhun shinkafa cike da alburusai a jahar Zamfara

February 12, 2020
Daruruwan Sun Kauracewa Kauyukan Su Zuwa Barci Akan tituna a Maiduguri Saboda Tsoron Boko Haram

Daruruwan Sun Kauracewa Kauyukan Su Zuwa Barci Akan tituna a Maiduguri Saboda Tsoron Boko Haram

February 18, 2020
Yadda matasa suka yi wa ‘yar 18 gangami suka ci zarafinta a Kaduna

Yadda matasa suka yi wa ‘yar 18 gangami suka ci zarafinta a Kaduna

May 16, 2020
Soyinka ga Buhari: Muna tunkarar mahallakarmu gabadaya

Soyinka ga Buhari: Muna tunkarar mahallakarmu gabadaya

0

An Kama Mutane 6 Don Yin Bayyanar Ma’aikatan Kasuwanci A Katsina

0
LABARAI Yan ta'adda sun kai farmaki hanyar Maiduguri-Damaturu, sun kashe 9

Yan ta’adda sun kai farmaki hanyar Maiduguri-Damaturu, sun kashe 9

0
Rundunar soji ta yanke wa wasu sojoji uku hukuncin daurin shekaru 10

Rundunar soji ta yanke wa wasu sojoji uku hukuncin daurin shekaru 10

0
Soyinka ga Buhari: Muna tunkarar mahallakarmu gabadaya

Soyinka ga Buhari: Muna tunkarar mahallakarmu gabadaya

September 15, 2020

Ondo: Bidiyon yadda zaben gwaji ya haifar da hargitsi yayin da APC ta samu nasara

September 15, 2020
dubi-kyawawan-hotunan-kasaitaccen-biki-na-kannen-uwargidar-gwamnan-jihar-kogi

Dubi kyawawan hotunan kasaitaccen biki na kannen uwargidar gwamnan jihar Kogi

September 13, 2020
Farashin kayan abinci ya fadi warwas a jihar Taraba, a Kano, Katsina, Benue da Nasarawa abun babu sauki

Farashin kayan abinci ya fadi warwas a jihar Taraba, a Kano, Katsina, Benue da Nasarawa abun babu sauki

September 13, 2020

✉ Contact Us

NAIJAXTREME

NaijaXtreme ita ce shafin yanar gizo mafi girma dauke da muhimman labarai, labaran nishadi, wasanni, labaran shahararrun mutane, ado da kwalliya dakuma labaran yau da kullum.

Categories

  • Article
  • Biography
  • Breaking News
  • Business
  • DJ MIX
  • Education
  • Entertainment
  • Gossip
  • HEADLINES
  • Health
  • Movie
  • Music
  • News
  • NX TV
  • Politics
  • Sport

Recent Posts

  • Soyinka ga Buhari: Muna tunkarar mahallakarmu gabadaya September 15, 2020
  • Ondo: Bidiyon yadda zaben gwaji ya haifar da hargitsi yayin da APC ta samu nasara September 15, 2020
  • Dubi kyawawan hotunan kasaitaccen biki na kannen uwargidar gwamnan jihar Kogi September 13, 2020
  • Farashin kayan abinci ya fadi warwas a jihar Taraba, a Kano, Katsina, Benue da Nasarawa abun babu sauki September 13, 2020

Newsletter

Our applications for phones
google play app store
  • Game Damu
  • NX TV
  • Yanar gizo Booking

© 2020 NaijaXtreme.

No Result
View All Result
  • News
  • Politics
  • Entertainment
  • Hausa News
  • Sport
  • Article
  • NX Radio
  • NX TV
  • StarHunt
  • More
    • Education
    • Business
    • Music
    • Health
    • DJ MIX
    • Gossip
    • Biography

© 2020 NaijaXtreme.

Login to your account below

Forgotten Password? Sign Up

Fill the forms bellow to register

All fields are required. Log In

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In